⚠️

JavaScript is Disabled

This website requires JavaScript to function properly.

Please enable JavaScript in your browser settings and reload the page.

Dama Ni Ce Book 1 Hausa Novels By Jamila Umar Tanko
Reads 76
Rating
0 No ratings yet
Chapters 7
Time 2h 16m

Dama Ni Ce Book 1 Hausa Novels By Jamila Umar Tanko

Language: Hausa
Tags: Hausa Novels
Categories: Romance

Synopsis

Wata Zankaɗediyar mata ce ta gifta a cikin wata tsaleliyar mota, akan titin Nasarawa G.R.A, Kano. Hakika matar nan ta hadu, ga kudi, ilimi, ga kyawu duk daga Rabbil samawati. Malaika a zaune take donono a bayan Babur ana ta zuga gudu da ita, amma bata cikin hayyacinta, bata kara sanin inda hankalinta yake ba tun sanda ta yi arangama da wannan Zankaɗediyar matar da ta gifta ta gabansu a cikin tsaleliyar mota. Ta zama tamkar mutum-mutumi, ta daskare kamar kankara, ji take tamkar ba'a cikin wannan duniyar take ba. Tunani ya wurga ta wata sabuwar duniya,

Reads 76
Rating
0 No ratings yet
Chapters 7
Time 2h 16m
Home
Account
.st0{fill:#000000;} PDFs
Chapters
Loved