⚠️

JavaScript is Disabled

This website requires JavaScript to function properly.

Please enable JavaScript in your browser settings and reload the page.

Kawar Zuciya Book 1 Hausa Novels By Sumayyah Abdulkadir
Reads 40
Rating
0 No ratings yet
Chapters 13
Time 3h 38m

Kawar Zuciya Book 1 Hausa Novels By Sumayyah Abdulkadir

Language: Hausa
Tags: Hausa Novels
Categories: Fiction (General)

Synopsis

Sunan da yake kiranta dashi kenan, a duk lokacin da yake cikin shaukin begenta, da lokutan da kewarta da tunaninta suka addabeshi, ko in yana magana da wani a kanta ko ‘yan jarida in dai zai ambaceta to in sha Allahu zaka ji yace “My co-architect”. Wannan ya faru ne (bayan barinta rayuwarsa) sai wannan inkiyar daya bata ta zame masa abin ambatonta dashi, abin tunawa da ita, idan yana zancenta, baya ambatar sunanta na hakika saidai “My co-architect”. Sau tari kuma ya kan ambaceta da wannan sunan ne a duk lokacin da tunanin gwagwarmayarsu tare a rayuwa yazo masa, cikin fadi tashin neman ilmi,

Reads 40
Rating
0 No ratings yet
Chapters 13
Time 3h 38m