⚠️

JavaScript is Disabled

This website requires JavaScript to function properly.

Please enable JavaScript in your browser settings and reload the page.

Kawar Zuciya Book 4 Hausa Novels By Sumayyah Abdulkadir
Reads 49
Rating
0 No ratings yet
Chapters 18
Time 4h 32m

Kawar Zuciya Book 4 Hausa Novels By Sumayyah Abdulkadir

Language: Hausa
Tags: Hausa Novels
Categories: Fiction (General)

Synopsis

Shi kuma da yake Rakumi da akala ne a cikin taron mata, ya biye musu, ya saki Safiyyah, matar da Zubainah ke da tabbacin sun ci amanar Baba Bello a kanta. Abinda Zubaina ta ji a ranta a lokacin ba zai misaltu ba, amma a fili sai tace. “Ai shi kenan. Kowa yayi da kyau, zai ga da kyau Ya Zubaidah, tunda kun cika aikinku hankalinku zai kwanta yanzu, Mama Allah ya ba ta lafiya, don kuwa ciwonta ba na sugar bane kadai har dana bin kawar zuciya, wanda shima ciwo ne mai zaman kansa dake bukatar magani, da kuma shaidan la’ananne dake taka rawarsa a tare da zuciyar Mamanmu.

Reads 49
Rating
0 No ratings yet
Chapters 18
Time 4h 32m